Tehran (IQNA) Wani bincike da jami'ar "Rice" ta gudanar ya nuna cewa musulmi bakaken fata a Amurka sun fi fuskantar musgunawa da ' yan sanda ke yi a kasar har sau kashi biyar.
Lambar Labari: 3487747 Ranar Watsawa : 2022/08/25
Tehran (IQNA) akalla mutane 5 ne suka rasa rayukansu a wata musara wuta a Johannesburg a kasar Afirka ta kudu a lokacin da aka yi garkuwa da wasu.
Lambar Labari: 3484974 Ranar Watsawa : 2020/07/11